Connect with us

News

Yan Bindiga 23 Sun Ajiye Makamansu Bayan Wani Musayar Wuta Tsakaninsu Da Sojoji 

Published

on

71479648 803

DAGA KABIR BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

A kalla Yan Bindiga su 23 ne suka ajiye makamansu bayan wata Musayar wuta da sukayi tsakaninsu da Sojoji a garin Karim Lamido ta Jihar Taraba.

Advertisement

Cikin wata sanarwa da shugaban tawagar ya fitar, Birgediya Kingsley Uwa, ya ce Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi 2 ga watan Fabrairu bayan wani sumamen aiki da rundunar ta kaiwa Yan Bindigar.

A cewarsa , Sojojin sun sami rahotan inda Yan Bindigar suka kafa sansani wato inda suke a zaune tom daga anan ne fa Sojojin suka shirya domin tunkarar Yan bindigar.

Advertisement

Bayan Sojoji sun Isa gurin ne aka fara musayar wuta tsakanin bangarorin Biyu anan ne Yan Bindigar suka su 23 suka mika kansu ga Sojoji kamar yadda jaridar People Gazette ta rawaito.

Shigaban kwamandan Birgediya Uwa, ya ya ce a lokacin sumamen sojojinsu sunyi nasarar karbe makamai da dama da suka hadar da Bindigo kirar AK-47, tare da harsashai.

Advertisement

Haka zalika Kwamandan Birgediy ,Uwa ya bada tabbacin Inganta tsaro a Jihar Taraba da kewayenta

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending