News
Gobara Ta Tashi A Kasuwar Yan Katako Dake Rijiyar Lemo A Kano
Gobara ta tashi da asuba na wannan rana ta Laraba, a kasuwar ’yan katako da ke Rijiyar Lemo a jihar Kano, lamarin da ya jawo fargaba a yankin.
Wutar ta shafi wasu rumfuna tare da haddasa asarar kayayyaki, amma ba a samu bayanin asarar rai ba.
Jirgi Ya Fadi A Teku Dauke Da Fasinjoji Sama Da 50
Jami`an kashe gobara da al’ummar yankin ne suka kai dauki cikin gaggawa, inda suka yi nasarar shawo kan gobarar kafin ta bazu.
