Connect with us

News

Gobara Ta Tashi A Kasuwar Yan Katako Dake Rijiyar Lemo A Kano

Published

on

Spread the love

Gobara ta tashi da asuba na wannan rana ta Laraba, a kasuwar ’yan katako da ke Rijiyar Lemo a jihar Kano, lamarin da ya jawo fargaba a yankin.

Wutar ta shafi wasu rumfuna tare da haddasa asarar kayayyaki, amma ba a samu bayanin asarar rai ba.

Jirgi Ya Fadi A Teku Dauke Da Fasinjoji Sama Da 50

Advertisement

Jami`an kashe gobara da al’ummar yankin ne suka kai dauki cikin gaggawa, inda suka yi nasarar shawo kan gobarar kafin ta bazu.

Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *