Connect with us

Sports

Benzema Ya Lashe Kyautar Ballon D’or Na Farko

Published

on

Benzema

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Dan wasan kwallon kafa na Faransa, Karim Benzema, ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon duniya na shekarar 2022 a birnin Paris.

Muna ƙoƙari don shawo kan tsadar abinci – Shugaba Buhari

Advertisement

 

Tsohon kocin Real Madrid Zinedine Zidane ne ya bayar da kyautar a gidan wasan kwaikwayo na Chatelet da ke birnin Paris na kasar Faransa ranar Litinin.

Advertisement

 

Dan wasan na Real Madrid mai shekaru 34 ya lashe kyautar a karon farko a rayuwarsa.

Advertisement

 

 

Advertisement

INDARANKA

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending