Connect with us

News

An kama mataimakin shugaban kasar Malawi bisa zargin cin hanci

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

Ana zarginsa da karbar $280,000 (£230,000) daga wurin wani dan kasuwar Birtaniya, a cewar sanarwar da hukumar ta fitar.

Advertisement

Ghana za ta fara amfani da zinare wajen sayen man fetur a maimakon kuɗi

Mr Chilima ya bayyana a gaban kotu amma bai ce komai game da zarge-zargen da ake yi masa ba.

Tun a watan Yuni ne aka cire masa dukkan ikon da yake da shi a matsayin mataimakin shugaban kasa a yayin da aka zarge shi da cin hanci.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending