News
Masu gidan burodi sun fara yajin aiki a Tunisiya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Dubban masu gidajen burodi sun fara yajin aiki a Tunisiya saboda gazawar gwamnati na biyan kuɗin tallafi cikin sama da shekara guda.
Masu gidajen burodin sun ce suna bin gwamnati bashin kusan dala miliyan 80.
FIRS tayi taron wayar da kan kungiyoye masu zaman kansu muhinmancin bayan haraji
Wannan matakin na zuwa ne bayan irin sa da masu sana’ar suka ɗauka a watan Oktoba, inda suka janye yajin aikin bayan cimma wata yarjejeniya, wadda suka ce gwamnatin ta gaza cikawa.
Ƙarancin burodi al’amari ne da kan iya tayar da hatsaniya a Tunisia, ƙasar da ta fuskanci jerin zanga-zanga a baya saboda ƙarancin abinci da rashin kayan more rayuwa.
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
