Connect with us

Entertainment

Martanin Murja Ibrahim Kunya bayan yan sanda sun bayar da belin ta.

Published

on

Martanin Murja Ibrahim Kunya bayan yan sanda sun bayar da belin ta.

 

Rayuwa kenan Allah ka cika zuciyar mu da soyyayyar Annabi wai Abokin ka Wanda Duniya ta sanku tare su zasu hada maka wannan Kash daukaka bani na bawa kaina ba Allah ne duk Wanda ya Zalunci bawa wlh sai ya gani a kwaryar shansa.”

 

Ta shafe wasu awanni a shelkwatar yan sanda Kano tana amsa tambayoyi, inda Kuma anan ta bayyana nadamar ta kan irin Abubuwan cin Kai da take a dandalin sada zumunta.

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending