Entertainment
Martanin Murja Ibrahim Kunya bayan yan sanda sun bayar da belin ta.
Martanin Murja Ibrahim Kunya bayan yan sanda sun bayar da belin ta.
Rayuwa kenan Allah ka cika zuciyar mu da soyyayyar Annabi wai Abokin ka Wanda Duniya ta sanku tare su zasu hada maka wannan Kash daukaka bani na bawa kaina ba Allah ne duk Wanda ya Zalunci bawa wlh sai ya gani a kwaryar shansa.”
Ta shafe wasu awanni a shelkwatar yan sanda Kano tana amsa tambayoyi, inda Kuma anan ta bayyana nadamar ta kan irin Abubuwan cin Kai da take a dandalin sada zumunta.
Advertisements
-
News15 hours ago
Jam’iyyar Labour Party Ta Yi Alkawarin Kafa Hukumar Kula Da Hayar Gidaje A Kano
-
News3 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
