Connect with us

Sports

AFCON 2023: Nijeriya Ta Buga 1-1 Da Kasar Equatorial Guinea

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Tawagar Super Eagles ta Nijeriya ta buga canjaras a wasanta na farko a gasar AFCON ta bana inda ta buga da kasar Equatorial Guinea a filin wasa na Olympic Alassane Outara da ke birnin Abidjan.

Dan wasan Equatorial Guinea Ivan Salbado ne ya fara jefa kwallo a ragar Nijeriya a minti na 36 da fara wasan.

Advertisement

Cutar Bakon Dauro Ta Yi Ajalin Yara 190 A Najeriya Daga 2022 Zuwa Yanzu – Hukumar NCDC

Yadda Aikin Gine-gine Na Kasar Sin Suka Taimaka Wajen Gudanar Da Gasar Cin Kofin Afirka

Amma minti biyu tsakani Victor Osimhen ya farke wa Nijeriya kwallonta inda ya jefa kwallon da Ademola Lookman ya bashi a ragar abokan karawar.

Advertisement

Hakan yasa Nijeriya ta koma matsayi na uku a rukunin A na gasar AFCON.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending