Connect with us

News

Gwamnatin Tarayya Ta shirya Kaddamar Da Shirin Baiwa Dalibai Bashi 

Published

on

DAGA YASOR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

Gwamnatin tarayya ta hannun babban sakataren Hukumar Baiwa Dalibai Bashi, Dr. Akintude Sawyer ya sanar da shirinta na kaddamara da baiwa daliban manyan makarantu Bashi.

Wannan na zuwa ne yayin da yake zantawa da manema labarai a fadar shugaban kasa kan lamarin, wanda ya ce, an kirkiro shirin ne don magance irin matsalar da dalibai ke fuskanta musamman ta fannin kudi.

Advertisement

Super Eagles ta doke Guinea-Bissau, inda ta tsallake zuwa zagaye na 16 na gasar AFCON

Sawyer yace, bashin ba shi da ruwa, wanda hakan zai bawa daliban damar biya cikin kankanin lokaci, sannan kuma a samu damar bawa wasu daliban.

Babban sakataren yace, za’a kaddamar da shirin ne ta hanyar da dalibai zasu samu sauki, wajen cikewa tare da samun bashin cikin sauki, inda yace, za a yi amfani da manhaja ne ta yadda daliban za su cike bayanansu cikin sauki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending