News
DA ƊUMI-ƊUMI: Kungiyar kwadago ta sanar da yin zanga-zangar a fadin Nijeriya
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI TUKUNTAWA
Kungiyar kwadago ta ƙasa, NLC ta ayyana yin zanga-zanga ta kwanaki biyu a fadin kasar a ranakun 27 da 28 ga watan Fabrairu.
Joe Ajaero, shugaban NLC ne ya bayyana haka a yayin wani taron gaggawa, wanda aka gudanar a yau Juma’a.
Hukumar FCCPC ta rufe ɗaya daga cikin manyan kantunan sayar da kayan masarufi na Sahad Stores
Ajaero ya ce an dauki matakin gudanar da zanga-zangar ne bayan cikar wa’adin kwanaki 14 da aka baiwa gwamnatin tarayya kan ta magance wahalhalun da kasar ke fuskanta.
NLC ta bada wa’adin ne domin a matsa wa gwamnatin Najeriya don ta magance wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fuskanta a halin yanzu.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
