Connect with us

News

Ba Mu Fara Rijistar Jarrabawa Ba – JAMB

Published

on

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA 

Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare a Nijeriya JAMB, ta ce ba ta fara rijistar masu shirin rubuta jarrabawa ta shiga Jami’a da suka kunshi na shiga shekarar farko (UTME) da shekara ta biyu (DE ) na shekarar 2025.

Advertisement

Ta cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafinta na X, JAMB ta ba dalibai tabbacin cewar da zarar lokacin farawa ya yi za ta sanar.

Almajirai Da Ƴan Jari-bola Sun Maka Ministan Abuja a kotu

JAMB ta kasance Jarrabawar shiga jami’a da kwalejojin ilimi da kuma kwalejojin kimiyya da fasaha aba ce wadda matasa da iyaye suke sha’awar yin nasara akai domin ci gaban yara.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

PUNCH

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending