Connect with us

News

Kotu Ta Garƙame Matar Da Ke Yin Leken Asiri A Sakonnin Whatsapp Na Mijinta

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

An tisa keyar wata mata mai suna Dumsile Dludlu gidan yari har na tsawon shekaru uku saboda laifin leken asirin sakwannin mijinta na manhajar WhatsApp ba tare da izininsa ba.

Advertisement

Laifin da matar ta aikata ya saba ma dokar laifuka ta yanar gizo a kasar Eswatini.

NIMC Na Daf Da Kaddamar Da Sabon Katin Shaidar Zama Dan Kasa Wanda Zai Zamo Katin Komai Da Ruwanka

Hukuncin wanda mai shari’a Fikile Nhlabatsi ya yanke a kotun majistare dake babban birnin kasar Mbabane.

Advertisement

Za a ci gaba da shari’ar a ranar 10 ga Maris, 2025.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending