News
Gobara Ta Tashi A Kasuwar Yan Katako Dake Rijiyar Lemo A Kano
Gobara ta tashi da asuba na wannan rana ta Laraba, a kasuwar ’yan katako da ke Rijiyar Lemo a jihar Kano, lamarin da ya jawo fargaba a yankin.
Advertisements
Advertisements
Wutar ta shafi wasu rumfuna tare da haddasa asarar kayayyaki, amma ba a samu bayanin asarar rai ba.
Advertisements
Jirgi Ya Fadi A Teku Dauke Da Fasinjoji Sama Da 50
Advertisements
Advertisements
Jami`an kashe gobara da al’ummar yankin ne suka kai dauki cikin gaggawa, inda suka yi nasarar shawo kan gobarar kafin ta bazu.
Advertisements
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion6 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
