Connect with us

News

Sarki Salman ya isa Makkah don kammala azumin watan Ramadan

Published

on

Daga Hamza Yusuf Abdulmumin

Advertisements
Advertisements

Sarki Salman ya isa fadar Al-Safa da ke Makkah daga Jeddah a daren Juma’a domin kammala azumin watan Ramadan, kamar yadda kafofin yaɗa labaran Saudiyya suka ruwaito

Hotunan da kamfanin dillacin labarai na Saudiyya SPA ya fitar a safiyar ranar Asabar sun nuna sarkin yana addu’a a Masallacin Harami.

Sarkin zai kammala watan Ramadan a Makkah tare da yin sallar idi a can.

Advertisements
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending