Sarkin zai kammala watan Ramadan a Makkah tare da yin sallar idi a can.
News
Sarki Salman ya isa Makkah don kammala azumin watan Ramadan
Daga Hamza Yusuf Abdulmumin
Advertisements
Advertisements
Sarki Salman ya isa fadar Al-Safa da ke Makkah daga Jeddah a daren Juma’a domin kammala azumin watan Ramadan, kamar yadda kafofin yaɗa labaran Saudiyya suka ruwaito
Hotunan da kamfanin dillacin labarai na Saudiyya SPA ya fitar a safiyar ranar Asabar sun nuna sarkin yana addu’a a Masallacin Harami.
Advertisements
Advertisements
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
