Connect with us

News

Saudiyya ta tarbi alhazzan farko a Hajjin bana

Published

on

Daga maryam bashir musa

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Saudiyya ta tarbi rukunin farko na alhazai daga wata kasa tun bayan barkewar cutar korona a watan Maris na 2020.

 

Advertisement

Kafofin yada labaran Saudiyya sun ce an tarbi mahajjata 358 daga kasar Indonesia da dabino da faranni.

 

Advertisement

A shekaru biyu da suka gabata an rage yawan maniyyatan da za su shiga birnin Makkah, amma a Yulin bana Musulmi daga sassan duniya za su yi aikin Hajji (Daya daga cikin shika-shikan Musulunci guda biyar.

 

Advertisement

Hajji wajibi ne ga duk musulmin da yake da hali – akalla sau daya a rayuwarsa.

 

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending