Connect with us

News

Dan takarar shugabancin kasa a jamiyyar Apc ya kaima yemi asibanjo ziyara

Published

on

Daga Yasir sani Abdullahi

Advertisements
Advertisements

Dan takarar shugabancin kasa a jamiyyar Apc bola ahmad tinibu ya kaima mataimakin shugaban kasa ziyara a jiya alhamis

Advertisements

Tinubu ya Sami nassarar doke abokan takararsa da samun kuri,u 1271 ciki kuwa harda prof yemi asibanjo da ya Sami kuri u 235

Advertisements
Advertisements

Jamiyyar Apc ta fitar da sakamakonne a ranar laraban nan inda ta bayyana aswaji bola ahmad tinubu a matsayin Wanda zai,Yi takara a jamiyyar ta Apc a shekarar 2023

Ya kaima mataimakin shugaban kasar ziyarane bayan ya fitowarsa daga wajan shugaban kasa muhammadu buhari inda Shima ya ziyar ceshi a abuja

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending