Connect with us

News

Kotu ta yanke wa Mama Boko Haram shekaru biyar a gidan yari

Published

on

Daga mujahid danlami garba 

 

 

 

 

Hukumar da ke yaki da yi wa tattalin arziki ta’annati a Najeriya EFCC ta sanar da samun nasara a kotu, bayan da aka yanke wa Aisha Wakil, da aka fi sani da Mama Boko Haram, da wasu mutum biyu daurin shekara biyar a gidan yari.

Advertisement

An nada sabon Sarkin Kwatarkwashi

Mai sharia Aisha Kumaliya ta babbar kotun jiha a Maiduguri ta kama Aisha Wakil, da Tahiru Sai’du da kuma Prince Lawal Shoyode da laifin almundahanar naira miliyan 71,400,000.

 

Daurin kuma zai kasance ba tare da damar biyan tara ba a cewar mai shariar.

 

Tun a watan Satumban 2020 ne aka sake gurfanar da wadanda ake tuhumar a gaban kotu bisa zarge-zarge biyu, na almundahanar ta sama da naira miliyan 71.

Advertisement

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending