Hukumar Dakile Cututtuka Masu Yaduwa (NCDC) ta bayyana damuwa kan yadda cutar sankarau ke ci gaba da karfi a sassan Najeriya, inda cutar ta yi sanadin...
Cutar sankarau ta ci gaba da yaduwa a Najeriya, inda ta yi sanadin rasuwar mutum 60 a jihar Kebbi kadai, kamar yadda kungiyar likitoci marasa iyaka...