Connect with us

News

Kwankwaso yace Buhari ya watsawa ‘yan Nigeria kasa a Ido

Published

on

Daga kabiru basiru fulatan

 

 

 

Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta gazawa kan harkokin tsaro, ga kuma yaudarar ‘yan Najeriya da gwamnatin ke yi kan cewa suna iya kokarinsu, bayan kuma kullum al’amura lalacewa suke kara yi.

Kwankwaso, ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da manema labarai a Abuja ranar Jumma’a, inda yace, zaben 2023 zai shaida juyin juya hali da talakawan Nigeria za su yi na kawar da jam’iyyar APC mai mulki don samar da sabuwar Najeriya.

Advertisement

A gefe guda, Kwankwaso zai bayyana aniyarsa ta neman takarar shugabancin Nigeria cikin sati mai zuwa, a karkashin jam’iyyar NNPP.

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending