News
Gwamnonin Najeriya za su ɗaukaka ƙara kan ƙayyade kashe kuɗaɗen ƙananan hukumomi
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta ce za ta ɗaukaka ƙara game da hukuncin wata babbar kotu da ya kori ƙarar da suka shiga suna ƙalubalantar matakin da sashen tattara bayanan sirri kan hada-hadar kuɗi na ƙayyaɗe kuɗaɗen da ƙananan hukumomi za su rika kashewa a kullum.
Gwamnan Anambra Ya Sanya Dokar Hana Fita A Kananan Hukumomin Jihar 7
Babbar kotun ta ce gwamnonin ba su da hurumin hana kayyade naira dubu 500,000 a matsayin kuɗaɗen da ƙananan hukumomi za su rika kashewa a kullum ba.
Abdulrazak Bello Barkindo daraktan yaɗa labarai na ƙungiyar ya ce duk da cewa taron da gwamnonin suka shirya ranar Laraba bai yiwu ba, amma an cimma matsayar ɗaukaka ƙara kan hukuncin babbar kotun.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
