Connect with us

News

NAJERIYA A YAU: Shekara 23 Da Mulkin Dimokuradiyya: Ina Aka Kwana?

Published

on

Daga mujahid danlami garba 

 

 

 

 

Ranar 12 ga Yuni, 2022 mulkin dimokuradiyya ke cika shekara 23 ba tare da katsewa ba a Najeriya.

Advertisement

 

shin a tsawon wadannan shekaru, idan an saka kasar a fai-fai, cigaba aka yi ko kuma baya aka koma? Mene ne ake bukatar a gyara a tsarin dimokuradiyya a Najeriya?

 

Wutar Lantarki Ta Sake Daukewa A Najeriya Gaba Daya

’Yan Najeriya sun tofa albarkacin bakinsu kan yadda suke kallon yanayin mulkin kasar, sannan mun tuntubi masana domin sanin abin da ya kamata a gyara a tafiyar mulkin kasar.

 

Advertisement

Source daily trust

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending