News
Al,ummar jahar Kano birni da kauye a fito a karbi Katin zabe- Hajiya juwairiya abubakar
Daga yasir sani abdullahi
Shugabar matan jam’iyar New Nigeria people party NNPP tace ya kamata Al,ummar jahar Kano sufuto suyi katin zabe domin samun nasarar jam’iyar su a zabe 2023
Kotu ta wanke tsohon Manajan NNPC, Andrew Yakubu kan zargin almundahanar kuɗaɗe
Hajiya juwairiya abubakar ta bayyana hakan ne a yayin tattaunawar da jaridar indaranka, tana Mai cewa hakan ne zai bawa jam’iyar su nasara a zaben 2023
Dan haka tace ya kamata Al,ummar birni da kauye suyi hanzari wajan karbar katin zabe Dan samun nasara ga Yan takarar mu daga matakan kanan hukumomi har zuwa haha da kasa Baki Daya,
Don Kati zabe shine babbar hanyar Samar da shugabanni nagari ga Al,umma Dan haka muna fatan yin Nasara da iKon Allah a zaben 2023
Advertisements
