Connect with us

News

Ƴan sandan Najeriya sun kama mutum uku kan zargin sace fasto

Published

on

Police

Daga kabiru basiru fulatan. 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Yan sanda a Kudancin Najeriya sun ce sun kama mutum uku da zargin hannu a garkuwa da kuma kisan wani fasto a Jihar Edo.

Ahmed Musa Ya Ba Wa Zawarawa Tallafin Naira Miliyan 100 A Filato

Advertisement

An sace Christopher Odia ne a ranar Lahadin da ta gabata bayan ya bar gidansa don halartar wani taron addu’o’i.

 

Advertisement

Ba a kara jin duriyarsa ba sai gawarsa aka tsinta cikin daji. Sai dai kawo yanzu rundunar yan sandan ba ta bayyana sunayen waɗanda take tsare da su ɗin ba.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending