Connect with us

News

An Tsige Mataimakin Gwamnan Jihar Oyo

Published

on

 

Daga Khadija Abdullahi Mahmud 

 

 

 

 

Advertisement

Majalisar Dokokin Jihar Oyo ta tsige Mataimakin Gwamnan Jihar, Rauf Olaniyan daga mukaminsa a safiyar Litinin.

 

Majajlisar ta tsiga mataimakin gwamnan ne bisa shawarar kwamitin mutum bakwai da Babban Alkalin Jihar, Mai Shari’a Munta Abimbola, ya kafa domin bincikar shi kan aikata ba daidai ba.

 

Daukacin mambobi 23 da ke majalisar sun amince da tsigawar wadda ta fara aiki ne nan take.

 

Advertisement

Rahoton da kwamitin ya gabatar wa majalisar a ranar Litinin ya ce, an same da aikata duk laifuka uku da ake zargin shi.

 

(Source daily trust) 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending