Connect with us

News

Gurɓacewar muhalli ta yi sanadin rayukan yara 22,500 a Legas – LASEPA

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Hukumar kula da muhalli ta Legas, LASEPA, ta ce yara aƙalla 22,500 ne suka mutu sakamakon shaƙar gurbatacciyar iska a 2021.

Advertisement

 

A wata snarwa da ta fitar hukumar ta ce kashi 75 cikin mutum 30,000 da suka mutu a 2021 gurɓacewar iska ce sanadi.

Advertisement

’Yan Sanda Sun Kama Amarya Kan Laifin Sata A Wajen Bikinta

Shugabar hukumar, Dr Dolapo Fasawe, ta ce sun samu wadannan alkaluma ne daga rahotanni da suka tattara kan tasirin sauyin yanayi ga lafiyar al’umma.

Advertisement

 

Dr Dolapo ta ce gwamnatin Babajide Sanwo-Olu na fadi tashin ganin yada zai inganta tsafta a birnin Legas da al’ummarta.

Advertisement

 

Ta umarci mutane su rage amfani da makamshi mai gurbata muhalli da amfani da fitilar zamani maimakon kalanzir da itace da gawaye.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending