News
Wani gini ya ruguje a Legas, ana ci gaba da aikin ceto
DAGA MARYAM BASHIR MUSA
Wani gini ya ruguje a kan titin Sonuga, Palm Avenue, a unguwar Mushin a jihar Legas.
Babban Sakatare na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Legas, Dakta Olufemi Oke-Osanyinyolu, ya tabbatar wa da wakilinmu faruwar lamarin a ranar Juma’a.
Gwamnatin Kaduna ta nuna damuwa kan cunkoso a hanyar Kaduna-Abuja
Ya ce, “Wani gini ya ruguje a Mushin ‘yan mintoci da suka wuce. Ana ci gaba da aikin ceto.”
Har zuwa lokacin gabatar da wannan rahoto, ba a iya tabbatar da cewa wani ya makale a cikin baraguzan ginin da ya ruguje.
Punch
-
News6 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News3 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News6 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
