Connect with us

News

‘Yan Najeriya miliyan sama da 93 ke da damar kada kuri’a a zaɓen 2023 – INEC

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar zabe ta Inec a Najeriya ta ce ‘yan kasar miliyan 93.5 ne ke da damar kada kuri’a a zabukan 2023.

 

Advertisement

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu ya shaida hakan ne a Abuja a wannan Larabar a wani taro da ya gudanar da jam’iyyun siyasa.

ASUU: NLC Ta Yi Fatali Da Tsarin Gwamnati Na ‘Ba Aiki Ba Biya’

Advertisement

Ya ce kawo yanzu ‘yan Najeriya miliyan 12.29 ne suka kammala rajistan karbar sabbin katunan zabe, sannan bayan tantacewa sun cire sunayen mutane miliyan 2.78 daga kundinsu.

 

Advertisement

BBC ta rawaito cewa Jam’iyyun siyasar Najeriya sun nuna jindadinsu da wannan cigaba tare da fatan ‘yan kasar da ke da katunan zabe za su fita a fafata da su a babban zaben 2023.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending