Connect with us

News

An kuɓutar da mutum 84 a hatsarin jirgin ƙasa a Legas

Published

on

 

An kuɓutar da gwamman mutane a wani taho mu gama tsakanin jirgin ƙasa da wata motar bas a birin Ikeja da ke jihar Legas.

Advertisement

 

Hatsarin dai ya yi sanadiyyar mutuwar mutum akalla uku.

Advertisement

 

Masu aikin ceto sun samu nasarar fito da wasu mutane 84 daga tarkace a safiyar Alhamis.

Advertisement

 

 

Advertisement

Wani jami’in hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA, Ibrahim Farinloye ya ce jirgin ƙasan ya fito ne daga Abeokuta zuwa Legas, inda daga nan ya buge wata motar bas ɗauke da ma’aikatan gwamnatin jihar Legas lokacin da motar ta yi kokarin gutsawa daga layin dogo.

 

Advertisement

Mutane sun taru lokacin da ake aikin ceto, inda suke kokarin ba da tasu gudummawa.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending