Connect with us

News

Ƙasashen Larabawa sun yi Alla-wadai da harin dakarun Isra’ila kan Masallacin Kudus

Published

on

Ƙasashen Larabawa sun yi Alla-wadai da harin da sojojin Isra’ila suka kai Masallacin Kudus da kuma artabu tsakanin masallata da jami’an tsaro.

Babban Sakatare-janar na kungiyar ƙasashen larabawan, Ahmed Abdoul Ghiet, ya bayyana cewa, dabi’ar masu tsattsauran ra’ayi da ke kula da manufofin gwamnatin Isra’ila, za su haifar da rikice-rikice da Falasɗinawa matukar ba a kawo karshen su ba.

Advertisement

Zaben 2023 ne mafi karancin tashin hankali a tarihin Najeriya – Gwamnatin Tarayya

A yau, kungiyar za ta gudanar da wani taron gaggawa domin tattauna abubuwan da suka faru a birnin Kudus.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending