Connect with us

News

Tinubu Ya Rushe Dukkan Hukumomin Gudanarwar Ma’aikatu Da Hukumomin Gwamnati

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da rushe dukkan hukumomin gudanarwa na ma’aikatu da kamfanonin Gwamnatin Tarayya ba tare da bata lokaci ba.

 

Advertisement

Hakan dai na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan Yada Labarai a Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, Willie Bassey ya fitar da maraicen Litinin.

Gwamnatin Taraiyya Zata Samu Sama Da Bilyan 124 A Bangaren Tatsar Harajin Kayayyaki

Matakin kuma na zuwa ne jim kadan bayan Shugaban ya sauke dukkan manyan Hafsoshin Tsaro na Kasa.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending