Sports
Super Eagles ta doke Guinea-Bissau, inda ta tsallake zuwa zagaye na 16 na gasar AFCON
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Super Eagles ta tsallake zuwa zagaye na gaba na gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON) bayan ta doke Guinea-Bissau da ci 1-0 a ranar Litinin.
Eagles ce ta fara cin kwallo a minti na 36 da fara wasa bayan da Sangante na Guinea-Bissau ya zura kwallo a raga.
Abubuwan Da Ke Hana Magance Matsalar Tsaro A Arewacin Najeria – Sharrif
Advertisements
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News6 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
