News
Wasu Mazauna Abuja Sun Shiga Rumbun Ajiya Na Hukumar NEMA Sun Dakawa Kayan Wawaso Saboda Matsin Rayuwa
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
A yah Lahadi wasu fusatattu mazauna Abuja sun kutsa-kai sun shiga rumbun ajiyana Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Nijeriya (NEMA), sun dakawa kayan wawaso saboda matsin rayuwa da ake fuskanta a fadin kasar.
Leadership ta rawaito cewa, mutanen sun kai harin ne a ma’ajiyar hukumar da ke Phase 3 na birnin tarayya Abuja.
Da take tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai, kakakin rundunar ‘yan sandan birnin tarayya Abuja, Josephine Adeh, ta tabbatar da faruwar lamarin, inda ta ce, “Yanzu haka an samu nasarar shawo kan lamarin.
-
Opinion4 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News2 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
