Connect with us

News

Nikki Haley ta kayar da Trump a zaben fitar da gwani a Washington

Published

on

DAGA MUHAMMAD BASHIR MUSA

Advertisements
Advertisements

Yar takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar Republican, Nikki Haley, ta yi nasara a zaben fidda gwani, sai dai dole ta yi nasara kan daukacin wakilan jam’iyyarta a gundumar birnin Washington DC.

Advertisements

Mis Haley ta ce ba ta yi mamakin zabarta da ‘yan Republican suka yi ba, da watsi da tsohon shugaban kasar Donald Trump da tada kurar da ya yi.

Advertisements
Advertisements

Yan Sanda Sun Kama Mutum 15 Da Ake Zargi Da Fasa Rumbun Ajiye Kayan Abinci

Bbc ta ruwaito cewa har yanzu Mr Trump ne ke sahun gaba a zaben fidda gwanin jam’iyyarsu, ana kuma sa ran zai samu karin wakilan da za su mara masa baya cikin makon da sauran jihohi za su zabi gwaninsu.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending