Connect with us

News

Da Ɗumi-Ɗumi-Ƴan Bindiga Sun Dira Wata Makaranta,Sun Yi Awon Gaba Da Ɗalibai A Kaduna

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Advertisements
Advertisements

Ƴan bindiga sun sace ɗalibai firamare da na sakandare kusan su 200 a makarantarsu da ke ƙauyen Kuriga a karamar hukumar Chikun ta jihar Kaduna a arewa maso gabashin Najeriya.

Advertisements

Rahotanni sun bayyana cewa Lamarin dai ya faru ne da safiyar yau Alhamis lokacin da ɗalibai ke taron Asambili da misalin karfe takwas da rabi na safe.

Advertisements
Advertisements

Sanusi ya ɓarke da kuka a lokacin da yake jawabin ta’aziyyar rasuwar Herbert Wigwe

Wani babban jami’i a jihar Kaduna ya tabbatar wa da BBC Faruwar lamarin sai dai ya ce ya zuwa yanzu babu wani cikakken bayani game da lamarin.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending