Connect with us

Sports

Yacce ta Kaya bayan Raba Jaddawalin gasar Zakarun nahiyar Turai

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

 

A gasar cin kofin zakarun nahiyar turai,Kungiyar kwallon kafa ta Man City, dake rike da kambun gasar zata fafata da Kungiyar Kwallon kafa ta Real Madrid,a wasan daf da kusa da na karshe,wato Semi final wace kungiya kuke gani zata samu nassara a wannan karon?

Advertisement

Jam’iyyun hamayyar Najeriya na martani kan dakatar da Sanata Ningi

Man city dai itace ta doke Real Madrid a irin wannan mataki a shekarar 2023, kuma ta dauki gasar.

Advertisement

Wace kungiya kuke gani zatayi nassara akan abokiyar karawar tata? Kasancewar kowacce a cikinsu tana kokari a wannan Kakar?

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending