Connect with us

News

Shugaba Tinbu Zai Bar Abuja Ranar Lahadi Zuwa Legas Don Yin Bikin Karamar Sallah.

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

Shugaba Kasa Bola Ahmad Tinbu, zai bar Abuja babban birnin Najeriya ranar Lahadi zuwa Legas don yin bikin karamar sallah.

Advertisement

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai bai wa shugaban ƙasar shawara kan harkokin yada labarai, Ajuri Ngelale ya fitar ranar Asabar.

Matsalar Tsaro Da Najeriya Ke Fuskanta Abu Ne Da Hukumomin Tsaro Za Su Iya Magance Shi – Kwankwaso

“Shugaba Tinubu zai yi bikin sallah ne tare da iyalansa a Legas, inda zai yi amfani da lokacin wajen yi wa Najeriya addu’a, musamman ganin irin tarin matsaloli da kasar ke fama da su,” in ji sanarwar.kamar yanda Bbc Hausa ta ruwaito 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending