Connect with us

News

Gwamnatin Kano Ta Ce Za Ta Dawo Da Ciyar Da Daliban Makarantar Firamare

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA 

Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf yace nan bada jimawa ba gwamnati zata fara ciyar da daliban Makarantar firamare abinci kamar yadda tsohon gwamna Engr,Rabiu Musa Kwankwaso yayi a lokacin mulkinsa.

Advertisement

Yadda wani almajiri ya fille wa ɗan shekara shida kai a Kano

Gwamnan ya bayyana hakane a lokacin da yake jawabi a lokacin da yakarbi bakuncin Sarkin Kano a fadar Gwamnatin Jihar a lokacin Hawan Nassarawa .

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending