Connect with us

News

A yau mahajatta daga Fagge, Gwale, Dala da Ungogo za su tafi kasa mai tsarki 

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano, na sanar da maniyyatan da suka fito daga kananan hukumomin Gwale, Dala

Advertisement

Fagge da Ungogo da su fito zuwa Sansanin Alhazai na jiha a yau 26-05-2024 da misalin karfe bakwai na daren yau 7:00 domin tantancesu zuwa kasa mai tsarki.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending