Connect with us

News

Matsayar Ƙungiyar Sarakunan Arewa A Tsaya Kan Umarnin Kotu Kan Rikicin Sarki 2 A Kano

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Arewa Ƙarƙashin Jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, ta lura da halin da Kano ke ciki domin ya shafi martabarmu sarauta a ƙasar Hausa.

Advertisement

Cikin wata sanarwa a rubuce da jaridar Daily Trust ta wallafa, majalisar ta yi kira ga dukkanin ɓangarorin biyu da su tabbatar da gudanuwar zaman lafiya da kwanciyar hankali, kuma rahotanni sun bayyana cewa guda daga ciki ya garzaya kotu don haka yanzu magana na ƙarƙashin shari’a.

Masallata Sun Rasu Suna Tsaka Da Sallah A Yayin Da Masallaci Ya Rufta Musu

Sanarwar na ɗauke da sa hannun shugaban kwamitin gudanarwa mai martaba Lawal Hassan Gummi OFR, Sarkin Gummi. Shugaban Kwamitin Gudanarwa na majalisar Sarakunan Gargajiya ta Arewa (NTRC).

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending