Wasu lauyoyin gwamnatin Kano da suka nemi a sakaya sunan su sun koka bisa yadda suka zargi kwamishinan shari’a da mayar musu da aiki baya, tare...
Sana’ar gashin masara wadda aka fi sanin mata na gudanar da ita, musamman daga yankunan Kudancin Najeriya, na ƙara samun karɓuwa a tsakanin matasa maza a...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama matasa biyar da ake zargin suna kwace wa mutane wayoyi da sauran kayayyaki a cikin birnin Kano, ta hanyar...
Wata kotun majistare da ke Kano ta tura wani matashi mai suna Salmanu Yakubu gidan gyaran hali, bayan da aka gurfanar da shi bisa zargin mallakar...
Wani bincike da aka gudanar a Jihar Kano ya nuna cewa adadin yara da ba sa zuwa makaranta na ƙaruwa, musamman a cikin al’ummomin karkara da...
Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana matakin da Sarkin Gaya ya dauka na janye sarautar Wazirin Gaya daga hannun tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman...
Kwamishinan Ma’aikatar Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida ta Jihar Kano, Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya, ya yi kira ga jami’an yada labarai na kananan hukumomi 44...
Wani matashi dan shekaru 17, Musa Muhammad, ya mutu bayan wata arangama da abokinsa a Rijiyar Lemo da ke cikin birnin Kano. Lamarin ya faru ne...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin a gaggauta gyara Makarantar Koyon Harsunan Faransanci da Sinanci da ke Kwankwaso, a karamar hukumar Madobi,...
Iyalin wata mata mai suna Amina Muhammad Aliyu Gumel sun zargi Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (AKTH) da sakaci, wanda suka ce ya yi sanadin rasuwarta...
Ƙungiyar Ƴan Jaridu ta kasa (NUJ) ta karrama Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, da lambar yabo ta musamman bisa goyon bayan da yake bai...
Hukumar Ilimin Bai Daya ta Jihar Kano (SUBEB) ta bayyana cewa ta kammala dukkan shirye-shiryen fara tantance malaman da ke aiki ƙarƙashin shirin BESDA, da nufin...
Rundunar tsaro ta musamman da ke yaƙi da fadan Daba da fashi da makamin da kuma Kwacen waya a jihar Kano, ta bayyana cewa wasu ‘yan...
An tsinci wani lamari mai tayar da hankali a garin Gwarzo da ke Jihar Kano, inda wani ango ke zargin kashe amaryarsa da suka yi aure...
Yayin da shagulgulan bikin Sallah ke karatowa, Majalisar Matasan Arewa (Northern Youth Assembly), reshen Jihar Kano, ta bukaci matasa da daukacin al’ummar jihar da su tabbatar...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) ta kama wasu shugabanni uku na wata ƙungiyar masu safarar miyagun ƙwayoyi, wadda ke amfani da...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana alhini mai zurfi kan mummunan hatsarin mota da ya yi sanadin mutuwar matasa 22 daga cikin tawagar...
Wani kwararren likitan tiyata, Farfesa Sani Ali Aji, ya ce likitocin tiyata kwararru guda shida (6) ne kacal suka rage a fadin Jihar Kano, duk da...
Mutane da dabbobi na cikin matsanancin halin rashin ruwa mai tsafta a kauyukan Munari da wasu kauyuka a ƙarƙashin ƙaramar hukumar Warawa, jihar Kano. Wannan matsala...
Ana zaman zullumi a garin Rano da ke Jihar Kano, bayan da wasu matasa suka kai farmaki ga ofishin ‘yan sanda na garin tare da cinna...