Rundunar ƴansandan Jihar Kano ta kama wani da ake zargin yana dillancin miyagun ƙwayoyi tare da wasu mutum biyar da ake zargin ƴan daba ne, a...
Akalla yara 469 ne suka mutu sakamakon Fama Da Rashin Abinci Mai Gina Jiki a tsakanin watan Janairu zuwa Yulin shekarar 2025 a Jihar Kano, kamar...
Dakarun Sojin Najeriya sun kashe ’yan bindiga tara bayan sun yi artabu da su a Ƙaramar Hukumar Shanono ta Jihar Kano. Lamarin ya faru ne a...
Hukumar kula da gyaran hali ta najeriya (NCOS) reshen jihar Kano ta kama ‘yan mata biyu bisa zargin ƙoƙarin shigar da abin da ake zargin miyagun...
Shekara arba’in da biyar da suka gabata, rikicin Maitatsine ya girgiza Jihar Kano, inda ya sauya birnin daga cibiyar kasuwanci zuwa wani launi mara daɗin faɗe....
Gwamnonin yankin Arewa tare da sarakunan gargajiya sun ba da shawarar a dakatar da dukkan ayyukan hakar ma’adinai a Arewa na tsawon watanni shida, sakamakon tsananin...
An gurfanar da wani matashi mai suna Ayuba Isa a Babbar Kotun Jihar Kano da ke Audu Bako Secretariat, bisa tuhumarsa da kashe abokinsa, Ibrahim Dan...
Wani hatsarin mota da ya faru a Jihar Jigawa ya yi sanadin mutuwar mutum bakwai, ciki har da direban motar, sannan ya jikkata wasu 11. Kakakin...
Majalisar Zartarwar Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta amince da kashe ₦19.02 biliyan domin aiwatar da ayyuka masu muhimmanci a fannoni daban-daban na...
Akalla mutane uku sun rasa rayukansu, yayin da wasu uku suka fada hannun ‘yan bindiga a wani sabon hari da aka kai a kananan hukumomin Shanono...
Hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar Kano ta tabbatar da gano sababbin nau’o’i guda huɗu na ƙwayar cutar shan inna a jihar, tare...
Al’ummar Kunshe a Gwado, da ke cikin mazabar Gandurwawa a karamar hukumar Minjibir ta jihar Kano, sun bayyana damuwa kan rashin ababen more rayuwa da suka...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta tabbatar da kama wani matashi mai shekaru 19 da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi da darajarsu ta kai sama...
Wasu gungun kungiyoyin farar hula 201 a jihar Kano, ƙarƙashin inuwar Patriotic Coalition of Civil Society Organisations (PCCSOs), sun nesanta kansu daga wani abu da suka...
Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), reshen Kano, sun cafke wani matashi mai shekaru 27, Umar Adamu-Umar, dauke da kilogiram...
Gwamnatin Tarayya ta ce za ta kashe Naira tiriliyan 1.5 wajen gyara layin dogo jirgin ƙasa mai amfani da lantarki a Kano. Shugaban Kwamitin Ƙasafin Kuɗi...
Wata gobara ta kone dakin kwanan ɗalibai mata a makarantar Dano Memorial da ke ƙaramar hukumar Sumaila a jihar Kano, inda ta yi sanadin lalacewar kayan...
Kwamishinan Sifiri na jihar Kano Ibrahim Namadi ya yi belin Sulaiman Danwawu mutumin da ake zargin sa da kasancewa kasurgumin dilar miyagun kwayoyi ne. Jaridar DAILY...
Jami’an Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa, wato NAFDAC, sun lalata Tramadol guda 491,000 da aka kama a Jihar Kano, a wani yunkuri...
Al’ummar yankin Tsamiya Babba Bakin Rafi da ke cikin Karamar Hukumar Gezawa a Jihar Kano sun roƙi Gwamnan Jihar,Abba Kabir Yusuf, da kuma Shugaban Karamar Hukumar...