Sports
Shin Da Gaske Kylian Mbappé Ya Tafi Real Madrid?
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Ɗan Kylian Mbappé ya sanar da kawo ƙasrhen taka leda a ƙungiyar PSG a kakar wasanni ta bana, sai dai ba a bayyana wacce kungiyar zai koma ba.
PSG ba ta so barin ɗan wasan ya tafi ba, an sha tataburza tun a kakar wasannin da ta gabata kan tafiyar tasa. An dai zargin yana son zuwa kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ne.
Jihohin Nijeriya biyar da aka fi kashe mutane bayan hawa mulkin Shugaba Tinubu
Bayanin da muke samu na nuna cewa nan da kowanne lokaci za a iya sanar da rattaba hannun ɗan wasan. A ranar Litinin ko Talata ake hasashen sanarwar.
Advertisements
