Connect with us

News

Gwamnatin El-rufai Tafi Ko Wacce Gwamnati Sata A Tarihin Jihar Kaduna —Shehu Sani

Published

on

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai da kuma Tsohon sanatan Jihar Kaduna Ta Tsakiya Sanata Shehu Sani

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Tsohon sanatan Jihar Kaduna ta tsakiya Sanata Shehu Sani ya ce  gwamnatin Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai tafi ko wacce gwamnati sata a tarihin Jihar.

Advertisement

Haka zalika Shehu Sani ya bayyana cewa, sau ba adadi an masa barazanar kisa kawai ɗan ya bayyana gaskiya akan  gwamnatin Malam Nasiru El-Rufai.

Jaridun Najeriya: Abubuwa 10 Da Ya Kamata Ku Sani A Safiyar Ranar Asabar

Shehu Sani ya bayyana haka ne yayin wata hira da ayi da shi a gidan talabijin na Arise TV

Advertisement

Jaridar INDA RANKA ta ruwaito cewa Sanata Shehu Sani yayi rubuce rubuce da dama akan irin zargin satar da aka yiwa  gwamnatin jihar Kaduna keyi a lokacin mulkin El-Rufai.

A cewar Shehu sani a baya ana masa kallon kamar adawa ce take saka shi furta irin kalaman cewa gwamnatin El-Rufai tayi sata sai gashi Gaskiya tayi halinta.

Advertisement

Shehu Sani a wani sako da ya wallafa shafinsa na  X ya bayyana binciken majalisar jihar Kaduna a matsayin bincike na gaskiya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending