Connect with us

News

Ƴan bindiga sun kashe Mataimakin Shugaban Jami’ar Usmanu Ɗan Fodiyo

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

‘Ƴan bindiga sun kashe mataimakin Shugaban Jami’ar Usmanu Dan fodio Farfesa Yusuf Saidu.

Advertisement

A litinin ɗin yau makarantar ta fitar da sanarwa cewa hakan ya faru ne a kan hanyar shi daga Kaduna zuwa Sokoto.

Shugaba kasa Bola Tinubu ya nada fitaccen dan jarida Bello a babban mukami

Sanarwar ta ce ” mutuwar Farfesa Saidu Yusuf, Mataimakin Shugaban Jami’ar a kan ƙirkire ƙirƙire da cigaba na Jami’ar”

Advertisement

Hukumar makarantar ta bayyana mutuwar shi a matsayin wani babban rashi ga makarantar, suna addu’a Allah ya jiƙanshi, yayi mashi rahama.

 

Advertisement

 

Leadership

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending