News
Gwamnatin Tarayya Ta Canjawa Jami’ar Birnin Tarayya Abuja Suna
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Gwamnatin tarayya ta canjawa jami’ar birnin tarayya Abuja suna zuwa sunan tsohon shugaban kasa na mulkin soji wato Yakubu Gowon
Bayan haka gwamnatin ta sanar da cire kudin tikitin jirgin kasa ga kowa daga ranar 20 ga Disamba zuwa 6 ga Junairu, don saukakawa mutane a lokacin kirsimeti da sabuwar shekara.
Ministan yada labarai Muhammad Idris, ne ya bayyana hakan a yau bayan kammala taron majalisar zartarwa ta tarayya da Tinubu, ya jagoranta, a yau.
Ministan ya kuma sanar da cewa majalisar zartarwa ta tarayya zata tafi hutu daga ranar 18 ga Disaba zuwa 6 ga Junairun 2025.
-
News6 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News2 days ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News7 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
