Connect with us

News

Kungiyoyi 87 Sun Mayar Da Martani Kan Zarge-Zargen Cin Hanci A Gwamnatin Kano

Published

on

images (5)

Kungiyoyin farar hula masu kishin Kano guda 87 sun yi watsi da wani jawabi da wata ƙungiya mai kiran kanta League of Civil Society Organisations ta fitar, wanda ta yi zargin cewa gwamnatin Kano ƙarƙashin Gwamna Abba Kabir Yusuf na tafiyar da mulki cikin cin hanci da rashawa a jihar.

A wata sanarwa da shugabannin ƙungiyoyin suka fitar a daren Litinin, mai ɗaukar nauyin haɗin gwiwar, Hassan Ibrahim Gama, da abokin aikinsa, Mustapha Muhammad Chiroma, sun bayyana wannan jawabi a matsayin wani yunƙuri na siyasa da farfaganda don bata sunan gwamnati.

Advertisement

Gidauniyar AMG Ta Fara Shirye-shiryen Samar Da Asusun Agajin Gaggawa A Kano

“Ya kamata CSOs, NGOs da CBOs a Kano su yi amfani da hanyoyin sa ido da ake da su a fannoni daban-daban kamar ilimi, lafiya, muhalli da kasafin kuɗi wajen tattaunawa da gwamnati ta hanyar gaskiya da hujja, maimakon dogaro da fafutukar siyasa,” in ji sanarwar.

Kungiyoyin sun ce, sun kula da jawabin League of CSOs na ranar 23 ga watan Agusta, 2025, wanda ya yi ƙoƙarin ɗora laifin cin hanci da rashin gaskiya kan gwamnatin jihar. Sun bayyana cewa kowanne ɗan ƙasa ko ƙungiya na da damar neman gaskiya, amma irin wannan jawabi, “ba wai kawai na wuri da ya gabata ba ne, har ma cike yake da siyasa, gangan-gangan, da kuma yunƙurin sauya wa jama’ar Kano tunani.”

Advertisement

Matsayar Kungiyoyin 87

 

Advertisement

1. Zargi Ba Hukunci Ba Ne: Sun ce dukkan shari’o’in da ake magana a kansu har yanzu na ƙarƙashin bincike ne a hannun EFCC da ICPC, kuma ba a iya yanke hukunci ta kafafen yaɗa labarai ko sanarwar manema labarai ba

2. Kano Na Samun Sauyi, Ba Lalacewa Ba: Sun ce gwamnatin Kano ta kaddamar da matakai na gaskiya, ciki har da cikakken bin ƙa’idojin bita da rahoton kuɗi, amfani da tsarin TSA, da kafa ofisoshin yaki da cin hanci a hukumomi.

Advertisement

3. Siyasantar da Kungiyoyin Farar Hula: Sun bayyana takaicinsu kan yadda League of CSOs ta bar kanta ga siyasa, suna mai cewa irin wannan yaɗa maganganu marasa tushe na iya hana masu saka jari shigowa Kano da kuma lalata kwarin gwiwar jama’a.

4. Hulɗar Gina Juna, Ba Fada Ba: Kungiyoyin sun ce gwamnati ta kasance a shirye don tattaunawa da masu kishin gaskiya, kuma sun bukaci sauran ƙungiyoyin su nemi bayanai a hanya mai gaskiya.

Advertisement

 

Kungiyoyin sun ce zarge-zargen da ake yi ba su wakilci gaba ɗaya gwamnatin Kano ba, kuma “ayyukan wasu ’yan tsiraru da ake bincike ba za su lalata tsarin gwamnati ba.”

Advertisement

Sun kuma bayyana cewa jihar Kano ba ta cikin “rudani” kamar yadda wasu ke yaɗawa, illa ma tana kan hanyar gyare-gyare, ci gaban zamani da shigar da al’umma cikin mulki.

Kungiyoyin sun bukaci al’ummar Kano su yi taka-tsantsan, su guji yada jita-jita, tare da goyon bayan gyare-gyaren gwamnati.

Advertisement

Sun kuma shawarci hukumomin yaki da cin hanci su ci gaba da aikinsu “ba tare da tsoro ko son rai ba, amma ba tare da barin farfaganda ta shafi aikinsu ba.”

Kungiyoyin 87 ɗin sun bayyana cewa sun ɗauki wannan matsayi ne don kare gaskiya, adalci da muradun jama’ar Kano.

Advertisement

1

Farouk Umar

Advertisement

Citizens for Development and Education (CDE)

 

Advertisement

2

Peter Hassan Tijani

Advertisement

Network for Empowerment and Development Initiative (NEDIN)

 

Advertisement

3

Yahaya A. Yahaya

Advertisement

National association of persons with physical disabilities Kano Chapter (NAPWPD)

 

Advertisement

4

Hassan Ibrahim Gama.

Advertisement

Masses First International Organization -MFI

 

Advertisement

5

Wali Ado Rano

Advertisement

Voice of the Hopeful Enlightenment and Development Initiative (VOHEDI)

 

Advertisement

6

Nworisa Michael

Advertisement

Stand For Peace Initiative

 

Advertisement

7

Dr. Kabir Hamisu Kura.

Advertisement

Community Development Initiative

 

Advertisement

8

Rakiya Abba Tahula

Advertisement

Interfaith Peace Foundation

 

Advertisement

9

Dr. Ramatu Garba

Advertisement

Support for Women and Teenage Children (SWATCH)

 

Advertisement

10

Maimuna Umar Sheriff

Advertisement

Centre for Gender Base Violence Advocacy

 

Advertisement

11

Ahmad Tijjani

Advertisement

Alkali Ahmad Center For Development

 

Advertisement

12

Ibrahim Muhammed

Advertisement

Rural – Urban Slums Development Initiative (RUSDI)

 

Advertisement

13

Abubakar Shariff Jaddah

Advertisement

Society for Women and Child Health Initiative (SWACHI)

 

Advertisement

14

Saratu I. Maigida

Advertisement

Lifeline Initiative For Widows Empowerment and Economic Development (LIWEED)

 

Advertisement

15

Ali Suleiman

Advertisement

Friends of the Community Organization (FOCO)

 

Advertisement

16

Halima Titi Bello

Advertisement

Women Gender Developers (WOGEND)

 

Advertisement

17

Dr. Yahaya Danjuma

Advertisement

International Peace and Secure Society (IPSS)

 

Advertisement

18

Safayanu Bichi

Advertisement

Kano Budget Working Group

 

Advertisement

19

Mustapha Muhammed Chiroma

Advertisement

Community Rights Initiative of Nigeria (CORIN)

 

Advertisement

20

Abdulrahman Uba Daushe

Advertisement

Spinal Cord Injuries Association of Nigeria (SCIAN)

 

Advertisement

21

Rakiya Ladi Musa

Advertisement

Ansar Women Development

 

Advertisement

22

Sabo Bello Madaki

Advertisement

Kiru Community Development Association

 

Advertisement

23

Sunusi Hashimu

Advertisement

Society for Child Support and Economic Empowerment (SOCSEE)

 

Advertisement

24

Samaila Namadi Ahmad

Advertisement

Yadfulde kiru local government Association and development

 

Advertisement

25

Asaju KolawoleKola

Advertisement

Kola and Funke Care Foundation

 

Advertisement

26

Ruth Stephen

Advertisement

Touch and Care Foundation (TOCAF)

 

Advertisement

27

Bashir A Bashir

Advertisement

Diamond Youth For Community Development

 

Advertisement

28

Salisu Gambo Ditol

Advertisement

Youth mobilization by media

 

Advertisement

29

Dr. Auwalu Halilu

Advertisement

Non-formal Development for Education and Health Initiatives ( NDEHI)

 

Advertisement

30

Dr. Tanimu Adam Ibrahim

Advertisement

Gwarzo Initiative Forum

 

Advertisement

31

Ola Taiwo

Advertisement

Mari-Care Foundation for Widows, Single Parents, Orphans and Vulnerable Children Nigeria. (MARI-CARE)

 

Advertisement

32

Suleiman Idris

Advertisement

Northern Youth Assembly

 

Advertisement

33

Mohammed Hussaini

Advertisement

Nigerian Democracy Working Group

 

Advertisement

34

Haj. Aisha Ahmed Abdulkadir (Dangi)

Advertisement

Sustainable Diana mic and Human Development Initiative

 

Advertisement

35

Gharzali Ibrahim Ungogo

Advertisement

Ummatee Centre for the Promotion of Public Education, Accountability and Social Safety (Ummatee-C4PASS) –

 

Advertisement

36

Rabi Yusuf Gezawa MON

Advertisement

Center For Empowerment Of Older Persons And The Vulnerable (CEOPAV)- Formally know as GADIAC

 

Advertisement

37

Mustapha Muhammed

Advertisement

Social Awareness and Community Development Initiative (SACDI Nigeria)

 

Advertisement

38

Prof Muhammad Bello Shitu

Advertisement

Inclusive Community Education and Development Association ( ICEADA)

 

Advertisement

39

Ismail Kanye

Advertisement

KABO Local Government Development Forum

 

Advertisement

40

Bello Karaye

Advertisement

Karaye Initiative Forum

 

Advertisement

41

Sani Bello Madaki

Advertisement

Kiru Community Development Association

 

Advertisement

42

Hassan Musa Yaro

Advertisement

Cardinal and Development Support Initiative

 

Advertisement

43

Maimuna Shu’aibu

Advertisement

Muna Helping Hand Foundation

 

Advertisement

44

Aisha Halliru

Advertisement

Halliru Memorial Youth Development and Empowerment initiative (AYDI)

 

Advertisement

45

Yusuf Muhammad Anas

Advertisement

Dawaki Youth Network for Better Tomorrow Initiatives

 

Advertisement

46

Abdurrashid Salisu Baba

Advertisement

Tsakuwa Mu Farka Development Association

 

Advertisement

47

Umaima Muhammad.

Advertisement

Aminci Multipurpose Development Association.

 

Advertisement

48

Hassan Jibril

Advertisement

Gano Development Association

 

Advertisement

49

Nusaibatu Muhammad

Advertisement

Iyayen Giji Development Association.

 

Advertisement

50

Adamu Balarabe Sarbi

Advertisement

Sarbi Development Association

 

Advertisement

51

Abdurrazak Ayuba usaini

Advertisement

Minjbir East Community Development Association(Mecda)

 

Advertisement

52

Zubairu Bala

Advertisement

Kwarkiya Youth Mobilization Forum

 

Advertisement

53

Ismaila Abdullahi

Advertisement

Gidan Kankara City Community

 

Advertisement

54

Audu Saidu

Advertisement

Mu Tallafi Juna Kadawa (B) Gwale Local Government

 

Advertisement

55

Umar Iliyasu Madobi

Advertisement

Madobi Youth Development Forum

 

Advertisement

56

Nura Lambu

Advertisement

Tofa Youth Development Forum

 

Advertisement

57

Shehu Isah

Advertisement

Gajida Youth Development Associations

 

Advertisement

58

Abdulaziz Habibu Bello

Advertisement

Yanoko Youth Development Association

 

Advertisement

59

Suleiman Lawan

Advertisement

Gulu Community Development Association

 

Advertisement

60

Ubale Yusuf

Advertisement

Kofar Gabas Development Association

 

Advertisement

61

Dalhatu Jibrin Dalhatu

Advertisement

Karaye Initiative Forum

 

Advertisement

62

Abubakar Auwal Ahmad

Advertisement

Diso Self Help Group ( DISHEG) Gwale Local Government

 

Advertisement

63

Murtala Muhd Rabiu

Advertisement

Hannu Dayawa Youth development Association Bachirawa – Ungogo Local Govt

 

Advertisement

64

Habibu Barau Ruwantsa

Advertisement

Ruwantsa Youth Development Association, Dambatta

 

Advertisement

65

Sulaiman Yusuf Maitama

Advertisement

Dambatta Reporters

 

Advertisement

66

Kabiru Balarabe Dambatta

Advertisement

Dambatta Academic Forum

 

Advertisement

67

Auwal Idris Dorayi

Advertisement

Center for Peace and Environmental Justice CEPEJ

 

Advertisement

68

Garba Lawan

Advertisement

Rano Development Association

 

Advertisement

69

Adamu Umar

Advertisement

Rano Youth Enlightenment Forum

 

Advertisement

70

Auwal Ayuba

Advertisement

Toranke Educational care & support Association.

 

Advertisement

71

Aminu Sa’ad

Advertisement

Consolidated Ajingi Development Association.

 

Advertisement

72

Saminu Yusha’u Chula

Advertisement

Chula Area Development Association.

 

Advertisement

73

Abdullahi Madaki

Advertisement

Kunkurawa Youth Development

 

Advertisement

74

Sunusi Garba Shehu Gajale

Advertisement

Kafin maiyaki Community Development Association (KACODA), Kiru Local Government Area.

 

Advertisement

75

Ahmad Tahir

Advertisement

Doguwa Tailoring association.

 

Advertisement

76

Abdulrazaq Ado Zango

Advertisement

Kano Initiatives Of Persons With Special Needs (KIPSN)

 

Advertisement

77

Dr. Mustapha Mukhatar

Advertisement

Danbatta Development Forum (DDF)

 

Advertisement

78

Sani Shuaib Rogo

Advertisement

Rogo Concern Citizens

 

Advertisement

79

Amb. Abbas Abdullahi

Advertisement

Beyond Border Alliance (BBA)

 

Advertisement

80

Khadija Shehu Muhammed

Advertisement

Save the Future Initiative (SAFI)

 

Advertisement

81

Abubakar Abdulkadir

Advertisement

One Voice Development Initiative (OVID)

 

Advertisement

82

Lami Bako Yakasai

Advertisement

Enlightenment And Empowerment Of Northern Women Initiative

 

Advertisement

83

Solomon Samuel

Advertisement

Mercy Helpline Initiative

 

Advertisement

84

Barr. Mustapha Idris

Advertisement

Human Right and Community initiative. Contact person

 

Advertisement

85

Khadija A. Muhammad

Advertisement

Nana Aisha Development Initiative (NADI)

 

Advertisement

86

Isyaku Ahmad

Advertisement

Voice And Accountability Platform (VAP)

 

Advertisement

87

Bashir Adamu Jigirya

Advertisement

Participatory Learning and Action for Community Ownership (PLACO)_

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending