News
Amurka Ta Tabbatar Da Tura Sojojinta Zuwa Najeriya
Ƙasar Amurka ta ce tura wata karamar rundunar sojoji zuwa Najeriya bayan sabuwar yarjejeniyar haɗin gwiwar tsaro da ta kulla tsakaninta da Najeriyar.
Kwamandan da ke jagorantar rundunar Amurka a nahiyar Afirka (AFRICOM), Janar Dagvin Anderson ne ya bayyana hakan a taron manema labarai da aka gudanar a ranar Talata.
Wani Mutum Ya Mutu Yayin Ƙoƙarin Ceto Akuya A Cikin Rijiya
Wannan shi ne karo na farko da aka tabbatar da kasancewar sojojin kasa na Amurka a cikin Najeriya tun lokacin da gwamnatin Donald Trump ta kaddamar da hare-haren makami mai linzami kan ’yan ta’adda a jihar Sakkwato a ranar Kirsimeti.
-
News4 days ago
Ban Taɓa Nadamar Adawa Da Yunƙurin Obasanjo Na Wa’adin Mulki Karo Na Uku Ba — Atiku
-
News2 days ago
Wasu Kansiloli Na Zargin Ciyaman Da Daukar ‘Yan Daba Domin Kai Musu Hari A Kano
-
News4 days ago
Jami’an Ƴansanda Sun Ƙwato Na’urorin Solar 160 Da Darajarsu Ta Kai Kimanin Naira 59.2 A Kano
