News
Jihar Kano Ta Shiga Cikin Jerin Manyan Biranen Duniya 10 Masu Yawan Jama’a
Wani rahotan hukumar da ke ƙididdige yawan jama’a na duniya ya sanya Kano a matsayi ta 9 cikin biranen da suka fi yawan jama’a a duniya.
Advertisements
Advertisements
Birnin ya shiga sawun birane da suka haɗa da Shanghai da Beijing da Shenzhen da Chengdu dake ƙasar China, sai kuma Delhi da Mumbai a ƙasar India da kuma Kinshasa a Jamhuriyar Dimokiradiyar Congo da Karachi a ƙasar Pakistan.
Advertisements
Jihar Kano Ta Shiga Cikin Jerin Manyan Biranen Duniya 10 Masu Yawan Jama’a
Advertisements
Advertisements
Waɗannan alƙaluma na Kano ana hasashen cewar na iya kaiwa miliyan 20 nan da shekara ta 2030, wanda ka iya samar mata da ci gaba idan an yi tanadi na musamman domin samarwa matasa sana’oin da za su dogara da kansu, ko kuma su zama mata matsala sakamakon rashin ayyukan yi.
Advertisements
