Connect with us

News

Ƴan Nijeriya mazauna ƙasashen waje haziƙai ne ma su ilimi – Dabiri-Erewa

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAH 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar kula da Ƴan ƙasa mazauna Ƙasashen Waje, NiDCOM, ta bayyana cewa ƴan Nijeriya mazauna ƙasashen ƙetare a matsayin waɗanda su ka fi kowa hankali da ilimi a Amurka da Birtaniya.

 

Advertisement

Shugabar hukumar, Abike Dabiri ce ta bayyana hakan ne a yau Laraba a Abuja, a wani taron manema labarai domin sanar da Bikin Ranar Mazauna Ƙasashen Waje na 2022.

An Tsinci Gawar Matashi A Cikin Kwata A Kano

Advertisement

An shirya gudanar da bikin ne a ranar 25 ga watan Yuli.

 

Advertisement

Taken bikin shi ne: “Hoɓɓasar Al’umma a Zamani a kan Kalubalen Ci gaban Ƙasa”.

 

Advertisement

Ta ce ƙwararru na ci gaba da masu kishin kasashen waje a fadin duniya sun yi nuni da cewa babu wata kasa a duniya da za ta ci gaba ba tare da taimakon al’ummarta mazauna ƙasashen waje ba.

 

Advertisement

A cewarta, ’yan kasashen waje sun kasance masu albarka ga kasarsu.

 

Advertisement

Don haka, ta ce, ƴan Najeriya mazauna kasashen waje su na ba da gudummawa sosai ga haɓɓakar tattalin arzikin ƙasar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending