Connect with us

News

Nijar za ta samar da sabuwar runduna a yankin Tera na jihar Tillabery

Published

on

Daga Kabiru basiru fulatan

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamantin Nijar ta samar da bataliya ta 14 ta yankin a Téra dake jihar Tillabery , domin kara kaimi ga rundunar sojojin kasar ta Nijar, dangane da matsalar rashin tsaro da ake fama da shi a yankin Sahel, musamman a yankin da ake kira da iyaka da kasashen uku.

Advertisement

Taron majalisar ministocin kasar ya umurci a yi amfani da wani fili da ake da shi a  wani yanki da ba a gina ba mai faɗin kadada kusan ɗari (100) don soma aikin gina wannan sansani na bataliya.

A daya geffen, Shugaban kasar, Mohamed Bazoum, ya karbi bakucin babban sakatare na yankin cinikin bai daya  na Afrika (ZLECAf), wato  Wamkelé Mene.

Advertisement

Mutanen biyu sun tattauna kan taron zama na musamman na shugabannin kasashe da gwamnatoci kan ZLECAf, wanda aka shirya yi a ranar 25 ga Nuwamba, 2022 a birnin Yamai” na jamhuriyar Nijar.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending