Connect with us

News

Abba Kyari ya musanta zargin mallakar kadarori

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Lauyoyin dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari sun musanta zargin da hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA ta yi na cewa ya ki bayyanna wasu manyan kadarorin da ya mallaka.

A wata sanarwa da lauyansa Barista Hamza Dan tani ya san ya wa hannu ya ce ”An ja hankalinmu kan wani labari da wasu jaridun kasar suka wallafa ranar Litinin inda suke cewa gwamnati ta gano wasu manyan kadarorin Abba Kyari 14 da suka hadar da manyan kantunan sayayya, da filin wasan polo, da gidaje da gonaki”

Advertisement

Barking news :Yan sandan Rivers sun ceto yara 15 da aka yi garkuwa da su

A cikin Sanarwar lauyan ya musanta wannan ikirari, yana mai cewa sun fahimci hukumar NDLEA na son bata wa Abba Kyari sune ne ta kowane hali, saboda a cewarsa har yanzu mutanen Najeriya na goyon bayan tsohon jami’in dan sandan.

Advertisement

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending